1
Mar 4:39-40
Littafi Mai Tsarki
Sai ya farka, ya tsawata wa iskar, ya kuma ce wa ruwan tekun, “Natsu! Ka yi shiru!” Sai iskar ta kwanta, wurin duk ya yi tsit. Ya ce musu, “Don me kuka firgita haka? Har yanzu ba ku da bangaskiya ne?”
Compare
Explore Mar 4:39-40
2
Mar 4:41
Sai suka tsorata, matuƙar tsoro, suka ce wa juna, “Wa ke nan kuma, wanda har iska da ruwan teku ma suke yi masa biyayya?”
Explore Mar 4:41
3
Mar 4:38
Yesu kuwa na daga ƙarshen baya na jirgin a kan matashi, yana barci. Sai suka tashe shi, suka ce masa, “Malam, za mu hallaka ba ka kula ba ko?”
Explore Mar 4:38
4
Mar 4:24
Sai ya ce musu, “Ku ji. Mudun da ka auna, da shi za a auna maka, har ma a ƙara.
Explore Mar 4:24
5
Mar 4:26-27
Ya ce kuma, “Mulkin Allah kamar mutum yake mai yafa iri a ƙasa. A kwana a tashi har irin ya tsiro, ya girma, bai kuwa san ta yadda aka yi ba.
Explore Mar 4:26-27
6
Mar 4:23
In da mai kunnen ji, yă ji.”
Explore Mar 4:23
Home
Bible
გეგმები
ვიდეოები