1
Farawa 16:13
Sabon Rai Don Kowa 2020
Sai ta ba wa UBANGIJI wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
Bandingkan
Telusuri Farawa 16:13
2
Farawa 16:11
Mala’ikan UBANGIJI ya kuma ce mata, “Ga shi kina da ciki za ki kuwa haifi ɗa. Za ki ba shi suna Ishmayel, gama UBANGIJI ya ga wahalarki.
Telusuri Farawa 16:11
3
Farawa 16:12
Zai zama mutum mai halin jakin jeji. Hannunsa zai yi gāba da kowa, hannun kowa kuma zai yi gāba da shi. Zai yi zama gāba ga dukan ’yan’uwansa.”
Telusuri Farawa 16:12
Beranda
Alkitab
Rencana
Video