1
Mar 8:35
Littafi Mai Tsarki
Duk mai son tattalin ransa, zai rasa shi. Duk kuwa wanda ya rasa ransa saboda ni, saboda bishara kuma, tattalinsa ya yi.
قارن
اكتشف Mar 8:35
2
Mar 8:36
Me mutum ya amfana in ya sami duniya duka a bakin ransa?
اكتشف Mar 8:36
3
Mar 8:34
Ya kira taron tare da almajiransa, ya ce musu, “Duk mai son bina, sai yă ƙi kansa, yă ɗauki gicciyensa, yă bi ni.
اكتشف Mar 8:34
4
Mar 8:37-38
Me kuma mutum zai iya bayarwa ya fanshi ransa? Duk wanda zai ji kunyar shaida ni da maganata a wannan zamani na rashin amana da yawan zunubi, Ɗan Mutum ma zai ji kunyar shaida shi, sa'ad da ya zo da ɗaukakar Ubansa tare da mala'iku tsarkaka.”
اكتشف Mar 8:37-38
5
Mar 8:29
Sai ya tambaye su, “Amma ku fa, wa kuke cewa nake?” Bitrus ya amsa masa ya ce, “Kai ne Almasihu.”
اكتشف Mar 8:29
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو