Yohanna 8:10-11

Yohanna 8:10-11 SRK

Sai Yesu ya miƙe tsaye ya tambaye ta ya ce, “Mace, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?” Ta ce, “Ba kowa, ranka yă daɗe.” Sai Yesu ya ce, “Haka ni ma ban hukunta ki ba. Ki tafi, ki daina rayuwar zunubi.”

Rencana Bacaan dan Renungan gratis terkait dengan Yohanna 8:10-11