1
Far 19:26
Littafi Mai Tsarki
Amma matar Lutu da take bin bayansa ta waiwaya, sai ta zama surin gishiri.
Bandingkan
Telusuri Far 19:26
2
Far 19:16
Amma da ya yi ta ja musu rai, sai mutanen suka kama hannunsa, da na matarsa, da na 'ya'yansa biyu mata, saboda jinƙan da Ubangiji ya yi masa, suka fitar da shi suka kai shi a bayan birnin.
Telusuri Far 19:16
3
Far 19:17
Sa'ad da suka fitar da shi, suka ce, “Ka gudu domin ranka, kada ka waiwaya baya, ko ka tsaya ko'ina cikin kwari, gudu zuwa tuddai domin kada a hallaka ka.”
Telusuri Far 19:17
4
Far 19:29
Amma sa'ad da Allah ya hallaka biranen kwarin, ya tuna da Ibrahim, ya fid da Lutu daga halakar.
Telusuri Far 19:29
Beranda
Alkitab
Rencana
Video