1
Luka 2:11
Sabon Rai Don Kowa 2020
Yau a birnin Dawuda an haifa muku Mai Ceto; shi ne Kiristi Ubangiji.
Bandingkan
Telusuri Luka 2:11
2
Luka 2:10
Amma mala’ikan ya ce musu, “Kada ku ji tsoro. Na kawo muku labari mai daɗi na farin ciki mai yawa ne wanda zai zama domin dukan mutane.
Telusuri Luka 2:10
3
Luka 2:14
“Ɗaukaka ga Allah a can cikin sama, a duniya kuma salama ga mutane waɗanda tagomashinsa yake bisansu.”
Telusuri Luka 2:14
4
Luka 2:52
Yesu kuwa ya yi girma, ya kuma ƙaru cikin hikima, ya kuma sami tagomashi a wurin Allah da mutane.
Telusuri Luka 2:52
5
Luka 2:12
Wannan zai zama alama a gare ku. Za ku tarar da jariri a nannaɗe a zane kwance a kwami.”
Telusuri Luka 2:12
6
Luka 2:8-9
Akwai makiyaya masu zama a fili kusa da wurin, suna tsaron garkunan tumakinsu da dare. Sai wani mala’ikan Ubangiji ya bayyana gare su, ɗaukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewaye da su, suka kuwa tsorata ƙwarai.
Telusuri Luka 2:8-9
Beranda
Alkitab
Rencana
Video