1
Mar 10:45
Littafi Mai Tsarki
Domin Ɗan Mutum ma ya zo ba domin a bauta masa ba, sai dai domin shi ya yi bautar, ya kuma ba da ransa fansa saboda mutane da yawa.”
Comparer
Explorer Mar 10:45
2
Mar 10:27
Yesu ya dube su, ya ce, “Ga mutane kam ba mai yiwuwa ba ne, amma fa ba ga Allah ba. Domin kowane abu mai yiwuwa ne a gun Allah.”
Explorer Mar 10:27
3
Mar 10:52
Sai Yesu ya ce masa, “Yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.” Nan take ya gani, ya bi Yesu, suka tafi.
Explorer Mar 10:52
4
Mar 10:9
Abin da Allah fa ya gama, kada mutum ya raba.”
Explorer Mar 10:9
5
Mar 10:21
Yesu ya dube shi duban ƙauna, ya ce masa, “Abu guda ne kawai ya rage maka. Sai ka je, ka sayar da duk mallakarka, ka ba gajiyayyu, za ka sami wadata a Sama. Sa'an nan ka zo ka bi ni.”
Explorer Mar 10:21
6
Mar 10:51
Yesu ya ce masa, “Me kake so in yi maka?” Makahon ya ce masa, “Malam, in sami gani!”
Explorer Mar 10:51
7
Mar 10:43
Ba haka zai zama a tsakaninku ba. Amma duk wanda yake son zama babba a cikinku, lalle ne ya zama baranku.
Explorer Mar 10:43
8
Mar 10:15
Hakika, ina gaya muku, duk wanda bai yi na'am da Mulkin Allah kamar yadda ƙaramin yaro yake yi ba, ba zai shiga Mulkin ba har abada.”
Explorer Mar 10:15
9
Mar 10:31
Da yawa na farko za su koma na ƙarshe, na ƙarshe kuma za su zama na farko.”
Explorer Mar 10:31
10
Mar 10:6-8
Amma tun farkon halitta ‘Allah ya halicce su, namiji da tamata.’ ‘Don haka fa sai mutum yă bar uwa tasa da ubansa, yă manne wa mata tasa. Haka su biyun nan su zama jiki guda.’ Har nan gaba su zama ba jiki biyu ba ne, ɗaya ne.
Explorer Mar 10:6-8
Accueil
Bible
Plans
Vidéos