1
Farawa 2:24
Sabon Rai Don Kowa 2020
Wannan ne ya sa mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su kuma zama jiki ɗaya.
مقایسه
Farawa 2:24 را جستجو کنید
2
Farawa 2:18
UBANGIJI Allah ya ce, “Bai yi kyau mutumin yă kasance shi kaɗai ba. Zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
Farawa 2:18 را جستجو کنید
3
Farawa 2:7
Sa’an nan UBANGIJI Allah ya yi mutum daga turɓayar ƙasa, ya kuma hura numfashin rai cikin hancinsa, mutumin kuwa ya zama rayayyen taliki.
Farawa 2:7 را جستجو کنید
4
Farawa 2:23
Sai mutumin ya ce, “Yanzu kam wannan ƙashi ne na ƙasusuwana nama kuma na namana. Za a ce da ita ‘mace,’ gama an ciro ta daga namiji.”
Farawa 2:23 را جستجو کنید
5
Farawa 2:3
Allah kuwa ya albarkaci kwana ta bakwai, ya kuma mai da ita mai tsarki, saboda a kanta ne ya huta daga dukan aikin halittar da ya yi.
Farawa 2:3 را جستجو کنید
6
Farawa 2:25
Mutumin da matarsa, dukansu biyu tsirara suke, ba su kuwa ji kunya ba.
Farawa 2:25 را جستجو کنید
YouVersion از کوکی ها برای شخصی سازی تجربه شما استفاده می کند. با استفاده از وب سایت ما، استفاده ما از کوکی ها را همانطور که در خط مشی رازداریتوضیح داده شده است، می پذیرید
خانه
كتابمقدس
برنامههای مطالعه
ویدیوها