A.M 5:38-39
A.M 5:38-39 HAU
To, yanzu ma, ina gaya muku, ku fita sha'anin mutanen nan, ku ƙyale su. Idan dai niyyarsu ko aikinsu na mutum ne, ai, zai rushe, amma in na Allah ne, ba dama ku rushe su. Kada fa a same ku kuna gāba da Allah.”
To, yanzu ma, ina gaya muku, ku fita sha'anin mutanen nan, ku ƙyale su. Idan dai niyyarsu ko aikinsu na mutum ne, ai, zai rushe, amma in na Allah ne, ba dama ku rushe su. Kada fa a same ku kuna gāba da Allah.”