1
Mat 15:18-19
Littafi Mai Tsarki
Amma abin da ya fito ta baka, daga zuci yake, shi ne kuwa yake ƙazantar da mutum. Don daga zuci mugayen tunani suke fitowa, kamar su kisankai, da zina, da fasikanci, da sata, da shaidar zur, da yanke.
Compare
Explore Mat 15:18-19
2
Mat 15:11
Ba abin da yake shiga mutum ta baka ne yake ƙazanta shi ba, abin da yake fita ta baka yake ƙazanta mutum.”
Explore Mat 15:11
3
Mat 15:8-9
“ ‘Al'ummar nan a baka kawai suke girmama ni, Amma a zuci nesa suke da ni. A banza suke bauta mini, Don ka'idodin da suke koyarwa umarnin ɗan adam ne.’ ”
Explore Mat 15:8-9
4
Mat 15:28
Sai Yesu ya amsa mata ya ce, “Kai, uwargida, bangaskiyarki da yawa take! Yă zamar miki yadda kike so.” Nan take 'ya tata ta warke.
Explore Mat 15:28
5
Mat 15:25-27
Amma ta zo ta durƙusa a gabansa, ta ce, “Ya Ubangiji, ka taimake ni mana!” Ya amsa ya ce, “Ai, bai kyautu a bai wa karnuka abincin 'ya'ya ba.” Sai ta ce, “I, haka ne, ya Ubangiji, amma ai, karnuka sukan ci suɗin 'ya'ya.”
Explore Mat 15:25-27
Home
Bible
Plans
Videos