1
Mar 11:24
Littafi Mai Tsarki
Don haka ina dai gaya muku, kome kuka roƙa da addu'a, ku gaskata cewa samamme ne, za ku kuwa samu.
قارن
اكتشف Mar 11:24
2
Mar 11:23
Hakika, ina gaya muku, kowa ya ce wa dutsen nan, ‘Ka ciru, ka faɗa teku’, bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata abin da ya faɗa zai auku, sai a yi masa shi.
اكتشف Mar 11:23
3
Mar 11:25
Koyaushe kuka tsaya yin addu'a, in akwai wanda kuke jin haushinsa, ku yafe masa, domin Ubanku da yake Sama shi ma yă yafe muku laifofinku.
اكتشف Mar 11:25
4
Mar 11:22
Yesu ya amsa musu ya ce, “Ku gaskata da Allah.
اكتشف Mar 11:22
5
Mar 11:17
Sai ya yi musu gargaɗi ya ce, “Ashe, ba a rubuce yake ba cewa, ‘Za a kira masujadata ɗakin addu'a na dukkan al'ummai’? Amma ku kun maishe shi kogon 'yan fashi.”
اكتشف Mar 11:17
6
Mar 11:9
Da na gaba da na baya suka riƙa sowa suna cewa, “Hosanna! Albarka ta tabbata ga mai zuwa da sunan Ubangiji!
اكتشف Mar 11:9
7
Mar 11:10
Albarka ta tabbata ga mulkin nan mai zuwa na ubanmu Dawuda! Hosanna ga Allah!”
اكتشف Mar 11:10
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو