1
Luk 2:11
Littafi Mai Tsarki
Domin yau an haifa muku Mai Ceto a birnin Dawuda, wanda yake shi ne Almasihu, Ubangiji.
قارن
اكتشف Luk 2:11
2
Luk 2:10
Sai mala'ikan ya ce musu, “Kada ku ji tsoro, ga shi, albishir na kawo muku na farin ciki mai yawa, wanda zai zama na dukan mutane.
اكتشف Luk 2:10
3
Luk 2:14
“Ɗaukaka ga Allah ta tabbata, can cikin Sama mafi ɗaukaka. A duniya salama ta tabbata, ga mutanen da yake murna da su matuƙa.”
اكتشف Luk 2:14
4
Luk 2:52
Yesu kuwa ya yi ta ƙaruwa da hikima, da girma, da kuma tagomashi wurin Allah da mutane.
اكتشف Luk 2:52
5
Luk 2:12
Ga alamar da za ku gani, za ku sami jariri rufe da zanen goyo, kwance a komin dabbobi.”
اكتشف Luk 2:12
6
Luk 2:8-9
A wannan yankin ƙasa kuwa waɗansu makiyaya suna kwana a filin Allah, suna tsaron garken tumakinsu da dad dare. Sai ga wani mala'ikan Ubangiji tsaye kusa da su, ɗaukakar Ubangiji kuma ta haskaka kewayensu, har suka tsorata gaya
اكتشف Luk 2:8-9
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو