1
Luk 1:37
Littafi Mai Tsarki
Ba wata faɗar Allah da za ta kasa cika.”
قارن
اكتشف Luk 1:37
2
Luk 1:38
Sai Maryamu ta ce, “To, ga shi, ni baiwar Ubangiji ce, yă zama mini yadda ka faɗa.” Sai mala'ikan ya tashi daga gare ta.
اكتشف Luk 1:38
3
Luk 1:35
Mala'ikan ya amsa mata ya ce, “Ruhu Mai Tsarki zai sauko miki, Ikon Maɗaukaki kuma zai lulluɓe ki. Saboda haka Mai Tsarkin nan da za a haifa, za a kira shi Ɗan Allah.
اكتشف Luk 1:35
4
Luk 1:45
Albarka tā tabbata ga wadda ta gaskata, domin za a cika abubuwan da Ubangiji ya aiko a faɗa mata.”
اكتشف Luk 1:45
5
Luk 1:31-33
Ga shi kuma, za ki yi ciki, ki haifi ɗa, ki kuma sa masa suna Yesu. “Zai zama mai girma, za a kuma kira shi Ɗan Maɗaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dawuda, Zai kuma mallaki zuriyar Yakubu har abada, Mulkinsa kuwa ba shi da matuƙa.”
اكتشف Luk 1:31-33
6
Luk 1:30
Mala'ikan kuma ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, kin sami tagomashi a wurin Allah.
اكتشف Luk 1:30
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو