1
Far 18:14
Littafi Mai Tsarki
Akwai abin da zai fi ƙarfin Ubangiji? A ajiyayyen lokaci zan komo wurinka, cikin wata tara, Saratu kuwa za ta haifi ɗa.”
ஒப்பீடு
Far 18:14 ஆராயுங்கள்
2
Far 18:12
Sai Saratu ta yi dariya a ranta, tana cewa, “Bayan na tsufa mai gidana kuma ya tsufa sa'an nan zan sami wannan gatanci?”
Far 18:12 ஆராயுங்கள்
3
Far 18:18
Ga shi kuwa, Ibrahim zai ƙasaita ya zama al'umma mai iko, sauran al'umman duniya duka za su sami albarka ta dalilinsa.
Far 18:18 ஆராயுங்கள்
4
Far 18:23-24
Sai Ibrahim ya matso kusa, ya ce, “Ashe, za ka hallaka adali tare da mugun? Da a ce, akwai masu adalci hamsin cikin birnin, za ka hallaka wurin, ba za ka yafe su saboda masu adalcin nan hamsin waɗanda suke cikinsa ba?
Far 18:23-24 ஆராயுங்கள்
5
Far 18:26
Sai Ubangiji ya ce, “In na sami adalai hamsin a cikin birnin Saduma, zan yafe wa dukan wurin sabili da su.”
Far 18:26 ஆராயுங்கள்
முகப்பு
வேதாகமம்
வாசிப்புத் திட்டங்கள்
காணொளிகள்