1
Far 32:28
Littafi Mai Tsarki
Sai ya ce, “Ba za a ƙara kiranka da suna Yakubu ba, amma za a kira ka Isra'ila, gama ka yi kokawa da Allah da mutane, ka kuwa yi rinjaye.”
နှိုင်းယှဉ်
Far 32:28ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
2
Far 32:26
Sa'an nan sai mutumin ya ce, “Ka bar ni in tafi, gama gari na wayewa.” Amma Yakubu ya ce, “Ba zan bar ka ka tafi ba, sai ka sa mini albarka.”
Far 32:26ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
3
Far 32:24
Aka bar Yakubu shi kaɗai. Sai wani mutum ya kama shi da kokawa har wayewar gari.
Far 32:24ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
4
Far 32:30
Saboda haka Yakubu ya sa wa wurin suna Feniyel, yana cewa, “Gama na ga Allah fuska da fuska, duk da haka ban mutu ba.”
Far 32:30ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
5
Far 32:25
Sa'ad da mutumin ya ga bai rinjayi Yakubu ba sai ya taɓa kwarin kwatangwalonsa, sai gaɓar kwatangwalon Yakubu ta gulle a lokacin da yake kokawa da shi.
Far 32:25ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
6
Far 32:27
Sai ya ce masa, “Yaya sunanka?” Ya ce, “Yakubu.”
Far 32:27ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
7
Far 32:29
Sa'an nan Yakubu ya tambaye shi, “Ina roƙonka, faɗa mini sunanka.” Amma ya ce, “Don me kake tambayar sunana?” A nan mutumin ya sa masa albarka.
Far 32:29ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
8
Far 32:10
ban cancanci ayyukanka na ƙauna da irin amincin da ka gwada wa baranka ba, gama da sandana kaɗai na haye Kogin Urdun, ga shi yanzu kuwa na zama ƙungiya biyu.
Far 32:10ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
9
Far 32:32
Saboda haka, har wa yau, Isra'ilawa ba sā cin jijiyar kwatangwalo wadda take a kwarin kwatangwalo, domin an taɓi kwarin kwatangwalon Yakubu ta jijiyar kwatangwalo.
Far 32:32ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
10
Far 32:9
Sai Yakubu ya ce, “Ya Allah na kakana Ibrahim, da mahaifina Ishaku, Ubangiji, wanda ka ce mini, ‘Koma ƙasarka zuwa wurin danginka, zan kuwa yi maka alheri,’
Far 32:9ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
11
Far 32:11
Ka cece ni ina roƙonka daga hannun ɗan'uwana, wato daga hannun Isuwa, gama ina jin tsoronsa, kada ya zo ya karkashe mu duka, 'ya'ya da iyaye.
Far 32:11ရှာဖွေလေ့လာလိုက်ပါ။
ပင်မစာမျက်နှာ
ကျမ်းစာ
အစီအစဉ်
ဗီဒီယို