Mar 9:28-29
Mar 9:28-29 HAU
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a keɓe suka ce, “Me ya sa mu muka kasa fitar da shi?” Sai ya ce musu, “Ai, irin wannan ba ya fita sai da addu'a.”
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a keɓe suka ce, “Me ya sa mu muka kasa fitar da shi?” Sai ya ce musu, “Ai, irin wannan ba ya fita sai da addu'a.”