1
Mat 25:40
Littafi Mai Tsarki
Sai Sarkin zai amsa musu ya ce, ‘Hakika, ina gaya muku, tun da yake kun yi wa ɗaya daga cikin waɗannan 'yan'uwana mafi ƙanƙanta, ai, ni kuka yi wa.’
Compare
Explore Mat 25:40
2
Mat 25:21
Sai ubangijinsa ya ce masa, ‘Madalla, bawan kirki, mai aminci. Kā yi gaskiya a kan ƙaramin abu, zan ɗora ka a kan mai yawa. Ka zo ku yi farin ciki tare da ubangidanka.’
Explore Mat 25:21
3
Mat 25:29
Don duk mai abu a kan ƙara wa, har ya yalwata. Marar abu kuwa, ko ɗan abin da yake da shi ma, sai an karɓe masa.
Explore Mat 25:29
4
Mat 25:13
Don haka, sai ku zauna a faɗake, don ba ku san ranar ba, ko kuwa sa'ar.”
Explore Mat 25:13
5
Mat 25:35
Domin na ji yunwa, kun ba ni abinci. Na ji ƙishirwa, kun ba ni na sha. Na yi baƙunci, kun saukar da ni.
Explore Mat 25:35
6
Mat 25:23
Sai ubangijinsa ya ce masa, ‘Madalla, bawan kirki, mai aminci. Kā yi gaskiya a kan ƙaramin abu, zan ɗora ka a kan mai yawa. Ka zo ku yi farin ciki tare da ubangijinka.’
Explore Mat 25:23
7
Mat 25:36
Na yi huntanci, kun tufasar da ni. Na yi rashin lafiya, kun ziyarce ni. Ina kurkuku, kun kula da ni.’
Explore Mat 25:36
Home
Bible
გეგმები
ვიდეოები