1
Yah 8:12
Littafi Mai Tsarki
Sai Yesu ya ƙara musu da cewa, “Ni ne Hasken duniya. Wanda yake bi na ba zai yi tafiya a duhu ba, amma zai sami hasken rai,”
Bera saman
Njòttu Yah 8:12
2
Yah 8:32
Za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta 'yanta ku.”
Njòttu Yah 8:32
3
Yah 8:31
Sai Yesu ya ce wa Yahudawan nan da suka gaskata shi, “In dai kun zauna kan maganata, hakika ku almajiraina ne.
Njòttu Yah 8:31
4
Yah 8:36
In kuwa Ɗan ya 'yanta ku, za ku 'yantu, 'yantuwar gaske.
Njòttu Yah 8:36
5
Yah 8:7
Da suka dinga tambayarsa sai ya ɗaga, ya ce musu, “To, marar zunubi a cikinku ya fara jifanta da dutse.”
Njòttu Yah 8:7
6
Yah 8:34
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Lalle hakika, ina gaya muku, duk mai aikata zunubi bawan zunubi ne.
Njòttu Yah 8:34
7
Yah 8:10-11
Sai Yesu ya ɗaga, ya ce mata, “Uwargida, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?” Ta ce, “Babu, ya Ubangiji.” Sai Yesu ya ce, “Ni ma ban hukunta ki ba. Yi tafiyarki. Daga yau kada ki ƙara yin zunubi.”]
Njòttu Yah 8:10-11
Heim
Biblía
Áætlanir
Myndbönd