1
Farawa 2:24
Sabon Rai Don Kowa 2020
Wannan ne ya sa mutum yakan bar mahaifinsa da mahaifiyarsa, yă manne wa matarsa, su kuma zama jiki ɗaya.
Lee anya n'etiti ihe abụọ
Nyochaa Farawa 2:24
2
Farawa 2:18
UBANGIJI Allah ya ce, “Bai yi kyau mutumin yă kasance shi kaɗai ba. Zan yi masa mataimakin da ya dace da shi.”
Nyochaa Farawa 2:18
3
Farawa 2:7
Sa’an nan UBANGIJI Allah ya yi mutum daga turɓayar ƙasa, ya kuma hura numfashin rai cikin hancinsa, mutumin kuwa ya zama rayayyen taliki.
Nyochaa Farawa 2:7
4
Farawa 2:23
Sai mutumin ya ce, “Yanzu kam wannan ƙashi ne na ƙasusuwana nama kuma na namana. Za a ce da ita ‘mace,’ gama an ciro ta daga namiji.”
Nyochaa Farawa 2:23
5
Farawa 2:3
Allah kuwa ya albarkaci kwana ta bakwai, ya kuma mai da ita mai tsarki, saboda a kanta ne ya huta daga dukan aikin halittar da ya yi.
Nyochaa Farawa 2:3
6
Farawa 2:25
Mutumin da matarsa, dukansu biyu tsirara suke, ba su kuwa ji kunya ba.
Nyochaa Farawa 2:25
Ulo
Akwụkwọ Nsọ
Atụmatụ
Vidiyo