Mat 15:18-19
Mat 15:18-19 HAU
Amma abin da ya fito ta baka, daga zuci yake, shi ne kuwa yake ƙazantar da mutum. Don daga zuci mugayen tunani suke fitowa, kamar su kisankai, da zina, da fasikanci, da sata, da shaidar zur, da yanke.
Amma abin da ya fito ta baka, daga zuci yake, shi ne kuwa yake ƙazantar da mutum. Don daga zuci mugayen tunani suke fitowa, kamar su kisankai, da zina, da fasikanci, da sata, da shaidar zur, da yanke.