Sai kuma ya kai shi Urushalima, ya ɗora shi can kan tsororuwar Haikali, ya ce masa, “In dai kai Ɗan Allah ne, to, dira ƙasa daga nan, don a rubuce yake cewa, “ ‘Zai yi wa mala'ikunsa umarni game da kai, su kiyaye ka,’ da kuma ‘Za su tallafe ka, Don kada ka yi tuntuɓe da dutse.’ ” Sai Yesu ya amsa masa ya ce, “Ai kuwa an ce, ‘Kada ka gwada Ubangiji Allahnka.’ ”
Read Luk 4
Share
Compare All Versions: Luk 4:9-12
Save verses, read offline, watch teaching clips, and more!
YouVersion uses cookies to personalize your experience. By using our website, you accept our use of cookies as described in our Privacy Policy
Home
Bible
Plans
Videos