Markus 9:28-29
Markus 9:28-29 SRK
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?” Ya amsa ya ce, “Sai da addu’a kaɗai irin wannan yakan fita.”
Da Yesu ya shiga gida, almajiransa suka tambaye shi a ɓoye, suka ce, “Me ya sa ba mu iya fitar da shi ba?” Ya amsa ya ce, “Sai da addu’a kaɗai irin wannan yakan fita.”