1
Yah 8:12
Littafi Mai Tsarki
Sai Yesu ya ƙara musu da cewa, “Ni ne Hasken duniya. Wanda yake bi na ba zai yi tafiya a duhu ba, amma zai sami hasken rai,”
قارن
اكتشف Yah 8:12
2
Yah 8:32
Za ku san gaskiya, gaskiyar kuwa za ta 'yanta ku.”
اكتشف Yah 8:32
3
Yah 8:31
Sai Yesu ya ce wa Yahudawan nan da suka gaskata shi, “In dai kun zauna kan maganata, hakika ku almajiraina ne.
اكتشف Yah 8:31
4
Yah 8:36
In kuwa Ɗan ya 'yanta ku, za ku 'yantu, 'yantuwar gaske.
اكتشف Yah 8:36
5
Yah 8:7
Da suka dinga tambayarsa sai ya ɗaga, ya ce musu, “To, marar zunubi a cikinku ya fara jifanta da dutse.”
اكتشف Yah 8:7
6
Yah 8:34
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Lalle hakika, ina gaya muku, duk mai aikata zunubi bawan zunubi ne.
اكتشف Yah 8:34
7
Yah 8:10-11
Sai Yesu ya ɗaga, ya ce mata, “Uwargida, ina suke? Ba wanda ya hukunta ki?” Ta ce, “Babu, ya Ubangiji.” Sai Yesu ya ce, “Ni ma ban hukunta ki ba. Yi tafiyarki. Daga yau kada ki ƙara yin zunubi.”]
اكتشف Yah 8:10-11
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو