1
Yah 19:30
Littafi Mai Tsarki
Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin nan ya ce, “An gama!” Sa'an nan ya sunkuyar da kansa ya ba da ransa.
قارن
اكتشف Yah 19:30
2
Yah 19:28
Bayan haka, Yesu da ya san duk an gama kome, domin a cika Nassi sai ya ce, “Ina jin ƙishirwa.”
اكتشف Yah 19:28
3
Yah 19:26-27
Da Yesu ya ga uwa tasa, da almajirin nan da yake ƙauna suna tsaye kusa, ya ce wa uwa tasa, “Iya, ga ɗanki nan!” Sa'an nan ya ce wa almajirin, “Ga tsohuwarka nan!” Tun daga wannan lokaci fa almajirin nan ya kai ta gidansa.
اكتشف Yah 19:26-27
4
Yah 19:33-34
Amma da suka zo wurin Yesu, suka kuma ga ya riga ya mutu, ba su karya ƙafafunsa ba. Sai dai ɗaya daga cikin sojan nan ya soke shi da mashi a kwiɓi, nan da nan sai ga jini da ruwa suka gudano.
اكتشف Yah 19:33-34
5
Yah 19:36-37
Wannan kuwa don a cika Nassi ne cewa, “Ƙashinsa ɗaya ba za a karya ba.” Wani Nassi kuma ya ce, “Za su dubi wanda suka soka.”
اكتشف Yah 19:36-37
6
Yah 19:17
Sai suka tafi da Yesu. Ya kuwa fita, shi kansa yake ɗauke da gicciyensa, har zuwa wurin da ake kira Wurin Ƙoƙon Kai, da Yahudanci kuwa, Golgota.
اكتشف Yah 19:17
7
Yah 19:2
Sai soja suka yi wani kambi na ƙaya suka sa masa a kā, suka yafa masa wata alkyabba mai ruwan jar garura.
اكتشف Yah 19:2
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو