1
Yah 11:25-26
Littafi Mai Tsarki
Yesu ya ce mata, “Ai, ni ne tashin matattu, ni ne kuma rai. Wanda ya gaskata da ni, ko ya mutu zai rayu. Wanda kuwa yake raye, yake kuma gaskatawa da ni, ba zai mutu ba har abada. Kin gaskata wannan?”
قارن
اكتشف Yah 11:25-26
2
Yah 11:40
Sai Yesu ya ce mata, “Ban gaya miki ba, in kin ba da gaskiya za ki ga ɗaukakar Allah?”
اكتشف Yah 11:40
3
Yah 11:35
Sai Yesu ya yi hawaye.
اكتشف Yah 11:35
4
Yah 11:4
Da Yesu ya ji haka ya ce, “Wannan rashin lafiya, ƙarshensa ba mutuwa ba ne, domin a ɗaukaka Allah ne, a kuma ɗaukaka Ɗan Allah ta wurinsa.”
اكتشف Yah 11:4
5
Yah 11:43-44
Da ya faɗi haka ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Li'azaru fito!” Sai mamacin ya fito, ƙafa da hannu a ɗaure da likkafani, fuska tasa kuma a naɗe da mayani. Yesu ya ce musu, “Ku kwance masa, ya tafi.”
اكتشف Yah 11:43-44
6
Yah 11:38
Sai Yesu ya sāke nisawa a ransa, ya iso kabarin. Kabarin kuwa kogon dutse ne, da wani dutse kuma an rufe bakin.
اكتشف Yah 11:38
7
Yah 11:11
Ya faɗi haka, sa'an nan ya ƙara ce musu, “Amininmu Li'azaru ya yi barci, amma za ni in tashe shi.”
اكتشف Yah 11:11
الصفحة الرئيسية
الكتاب المقدس
خطط
فيديو